Kungiyar Boko Haram ta ɗauki alhakin harin da aka kai Maiduguri babbaan jihar Borno da yammacin ranar Talata. A wani bidiyo da BBC ta gani, wani mutum da ke iƙirarin shi ne shugaban ƙungiyar Abubakar Shekau ya nuna jin dadinsa game da kai harin da ya ce sun samu nasara. …
Read More »Ministar Kudi da Tsare-tsaren tattalin Arzikin Kasa, Zainab Ahmed Shamsuna, ta yi karin haske…
Ministar Kudi da Tsare-tsaren tattalin Arzikin Kasa, Zainab Ahmed Shamsuna, ta yi karin haske kan ficewar Najeriya daga matsalar koma-bayan tattalin arziki da ta shiga sakamakon annobar cutar korona da kuma faduwar farashin danyen man fetur a kasuwar duniya. Sai dai ta ce ko da ya ke tattalin arzikin ya …
Read More »Wata babbar kotun jiha da ke zama a Owerri, ta bada umarnin kwace dukkan kadarorin da ake zargin tsohon gwamna Rochas Okorocha da mallaka…
Wata babbar kotun jiha da ke zama a Owerri, babban birnin jihar Imo ta bada umarnin kwace dukkan kadarorin da ake zargin tsohon gwamna Rochas Okorocha ya mallaka ba ta halas ba yayin da yake kujerar gwamnan jihar daga 2011 zuwa 2019. Mai shari’a Fred Njemanze ya bada umarnin bayan …
Read More »Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum, ya je garin Dikwa don sanya ido kan rabon kuɗi da kayayyakin abinci ga mutum 34,000.
Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum, ya je garin Dikwa don sanya ido kan rabon kuɗi da kayayyakin abinci ga mutum 34,000. Wata sanarwar da gwamnatin jihar ta fitar ta ce gwamnan ya kai wannan ziyara ce a ranar Alhamis. An bai wa mata 23,000 naira dubu biyar ga kowace …
Read More »Zamfara: ‘Yan bindiga sun sace ɗalibai mata fiye da 300 daga makarantar sakandiren GGSS Jangeɓe
Rahotanni daga jihar Zamfara na cewa ƴan bindiga sun sace ɗalibai mata fiye da 300 daga makarantar sakandiren GGSS Jangeɓe da ke jihar ranar Alhamis da daddare. Mahaifin daya daga cikin daliban da kuma wani malami da ke makarantar lokacin da aka sace daliban sun tabbatar wa maneman labarai aukuwar …
Read More »Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudurin dokar tilasta yin gwaji kafin a yi aure a jihar.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudurin dokar tilasta yin gwaji kafin a yi aure a jihar. Dan majalisar jihar ta Kano mai wakiltar Takai Dakta Musa Ali Kachako, shi ne ya gabatar da wannan ƙuduri a zauren majalisar wanda aka tafka muhawara a kai kafin a kai ga …
Read More »Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje, yace gwamnatin Kano ta kammala shiri domin karbar bakuncin bikin ranar kungiyar Rotary
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje, yace gwamnatin Kano ta kammala shiri domin karbar bakuncin bikin ranar kungiyar Rotary, duba da irin ayyukan jinkai da take aiwatar wa ga al’umma a fadin duniya. Gwamnan wanda Mataimakin sa Dr Nasiru Yusuf Gawuna ya wakilta, ya fadi hakan ne a yammacin jiya Alhamis …
Read More »Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta yi holen mutum 48
Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta yi holen mutum 48 da ta ce ta kama bisa zargin aikata laifukan da suka shafi fashi da garkuwa da mutane da laifuka ta intanet da kuma satar shanu. Haka nan, rundunar ta yi nasarar ƙwace bindigar AK-47 guda huɗu daga waɗanda take zargin, …
Read More »Dillalan shanu da kayan abinci karkashin dunkulalliyar kungiyarsu ta kasa AUFCDN sun fara yajin aiki daga yau Alhamis a fadin kasarnan
Dillalan shanu da kayan abinci karkashin dunkulalliyar kungiyarsu ta kasa AUFCDN sun fara yajin aiki daga yau Alhamis a fadin kasarnan, bayan cikar wa’adin kwanaki bakwai da suka baiwa gwamnatin tarayya na biya musu bukatunsu. A ranar Lahadi ne Kungiyar wadda ta hade da Kungiyar Kwadago ta kasa NLC ta …
Read More »Aƙalla mutane 46 yan bindiga sun hallaka cikin kwanaki biyu bayan wasu hare hare guda uku a arewacin kasarnan.
Aƙalla mutane 46 yan bindiga sun hallaka cikin kwanaki biyu bayan wasu hare hare guda uku a arewacin kasarnan. Mutum 10 ne kungiyar Boko Haram ta hallaka, bayan wani makami da ta harba a cikin birnin Maiduguri ranar Talata, inda mutum 47 suka jikkata a cewar gwamnatin Jihar Borno. Kamfanin …
Read More »