Jami’ar East Carolina (ECU) dake kasar Amurka wacce a kwanaki aka rawaito na nada Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje a matsayin farfesa ta ce ba ta da masaniya a kan nadin. A cikin wata wasika da ta aikewa gwamnan, jami’ar ta ce sanarwar nadin wacce aka alakanta da daya …
Read More »