A dai dai lokacin da ya rage kasa da mako guda a gudanar da sabon zaben, a wasu kananun hukumomi guda tara anan kano, gamayyar Hukumomin tsaro anan kano da suka hadar da yansanda, Hukumar tsarop ta farin kaya wato DSS, sojoji, da sauransu, sunja kunnuwan yan siyasar dake wannan …
Read More »AHIR MUKA GA WANI DAN DABA A WAJEN ZABE–YANSANDAN KANO
Rundunar yansandan Jihar kano ta ja kunnen masu kunnen kashi, dake da shirin zuwa kana nan hukumomin nan guda tara, da za`a sake gudanar da zabe a ranar Asabar mai zuwa da su sake shawara. Kakakin Rundunar yansandan Jihar Kano DSP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya bayyana hakan ta cikin …
Read More »YADDA BUKIN YAN MATANCI A KASAR JAPAN YAKASANCE—HOTU NA
Kasar Japan ta bayyana ranar ‘yan matanci a kasar, inda akan bai wa dalibai da ma’aikata hutu dan taya ‘yan matan da suka kai shekara 20 murna, kuma ana gudanar da bikin ne a hukumance dan yi musu maraba da kai wa wannan lokacin. Ana gudanar da wannan biki ne …
Read More »TARON FARKO NA MAJALISAR ZARTARWAR JIHAR KADUNA 2020
Gwamnan Jihar Kaduna Mallam Nasir El-rufai ya gudanar da taron majalisar zartarwar Jihar a karo na farko tare da kwamishinonin sa, da nufin tattauna lamurran da zasu ciyar da jihar gaba. wani bangare na taron zartarwar, wasu daga kwamishinonin jihar kaduna.
Read More »YAN KATSINA NE KE GAYYATO BARAYIN MUTANE, GWAMNA MASARI
Gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari ya bayyana cewar wasu mutane ne yan kalilan ke gayyato masu satar mutane jihar domin biyan bukatar kansu da kansu. Gwamna Aminu Bello Masari ya bayyana cewa mazauna garuruwan da ke kan iyakar Najeriya da Nijer ne suka fi yin wannan ta’ada musamman mutanen …
Read More »RUNDUNAR YANSANDA TA CAFKE DILAN MAKAMAI
Rundunar yansandan kasar nan ta tabbatar da kama wani matashi kuma gawurtaccen mai sayar da makamai ga masu garkuwa da mutane a arewacin kasar nan. A wani faifan bidiyo da jaridar PRNigeria, ta ce ta samu , mutumin da ake zargin wanda ya yi magana da Hausa a yayin tambayoyin …
Read More »HADARIN MOTA YA LAKUME RAYUKAN MUTANE 12 A KANO
Hukumar kula da hadurra ta kasa dake nan kano, ta bayyana mutuwar mutane 12 a kauyen gaya dake nan kano biyo bayan taho mu gamar da wadansu motoci guda biyu kirar GOLF da TOYOTA sukayi a safiyar yau din nan. Mai Magana da yawun hukumar a nan kano kabiru Ibrahim …
Read More »YAN KWANKWASIYYA ZASU GURFANAR DA MAMBANSU A KOTU
Kungiyar kwankwasiyya dake rajin kare muradan tsohon gwamnan kano Dr. Rabiu mus kwankwaso sun bayyana aniyar su, ta gurfanar da matashin nan mai suna kabiru muhammad da hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta kama a makon daya gabata da tace shine ya shirya video nan na auren bogi, tsakanin …
Read More »AN KAI HARI SANSANIN SOJAN AMURKA DAKE KENYA
Hukumar tsaron Amurka ta tabbatar da kaiwa wani sansanin sojan Amurkan hari a kasar kenya. Har wa yau wannan sansanin dake sansanin sojan na MANDA BAY lamarin da hukumar tsaron ke dora alhakin harin akan kungiyar nan ta Al-shabab mai tsats-tsauran ra`ayi.
Read More »YADDA AKAI BIKIN KARAWA YANSANDA GIRMA A KANO-HOTUNA
Kwamishinan yansanda na Jihar kano, Habu Sani Amadu ya ja kunnen sababin yansandan da aka yiwa karin girma dasu tabbata sun baiwa marada kunya. Wannan na Zuwa ne alokacin da kwamishiann ya jagorancin karin girma ga wasu daga Jami`an rundunar daga mukamin CSP zuwa mataimakin kwamishinan yansanda su 7, a …
Read More »