Masu saurare assalamu alaikum, Abubakar Haruna Galadanchi ne ke farin cikin kasancewa daku a yau ta cikin wani saban shirin ind zakuji cewa,
Tun bayan dokar zaman gida dole da gwamnatin kano ta kafa, da alama dai wasu dake da`awar suna da manya na neman kassara yunkurin jamian na tabbatar da wannan doka.
muna tafe daci gaban tattaunawar nan da muka fara kawo maka mai saurare a jiya da matasan nan da suka hallaka yaran nan da bulo inchi 9.
Ayi saurare lafiya.