Rundunar sojin Najeriya sun yi gagarumin nasara a kan yan bindiga a Katsina – Sojoji sun ragargaji ‘yan bindigan, sun kawar da wasu da dama sannan sun kwato makamai. Hakan na daga cikin kokarin da suke na kawar da ta’addanci da sauran muggan laifuka a arewa maso yamma Jami’an atisayen …
Read More »Gwamnatin Katsina da DFID sun Bayar da Tallafin Naira Miliyan 188 ga Dalibai Mata
Gwamnatin Jahar Katsina da hadin gwiwar ofishin bayar da lamuni ga kasashen waje na kasar Burtaniya DFID sun bayar da talafi ga dalibai mata guda dubu uku da dari bakwai da talatin da biyar. Hajiya Amina Lawal Maitaimakawa Gwamna Masari a fanin ilimin matace ta bayyana hakan a wajen taron …
Read More »Yasaki Matarsa Akan Ta Kushe Buhari
Daga Suraj Na’iya Kududdufawa. Wani mutum mai suna Jumare Bulama ya rabu da matarsa akan ta kushe shugaban kasa Muhammadu Buhari. Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Dabai ta jahar Katsina dake Arewa maso Yammacin Najeriya. Dattijon daman tuni yake ikirarin cewa shifa zai iya rabuwa da kowa akan …
Read More »