Gwamnan Jihar Kaduna Mallam Nasir El-rufai ya gudanar da taron majalisar zartarwar Jihar a karo na farko tare da kwamishinonin sa, da nufin tattauna lamurran da zasu ciyar da jihar gaba.
wani bangare na taron zartarwar,
wasu daga kwamishinonin jihar kaduna.