A safiyar wannan rana ne dai ‘yan adaidaita sahu suka yi zanga-zangar keke da keke fito na fito da yan Karota, inda suke cewa tura takai bango dole ne bakin Ba`auzini yayi tawaye.
To amma dai shugaban hukumar ta Karota yace muje zuwa inda ba kasa nan ake gaddamar kokawa.
Mai sauraro ka bi mu a cikin shirin idon kiya domin jin cikakken labarin…