Labarai

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci wadanda suka tsinci kansu cikin iftila’i daba-daban a jihar Kano dasu hanzarta yin rijista…

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci wadanda suka tsinci kansu cikin iftilai daba daban a jihar Kano dasu hanzarta yin rijista

Gwamnan Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci wadanda suka tsinci kansu cikin iftila’i daba-daban a jihar Kano dasu hanzarta yin rijista da hukumar tallafawa gajiyayayu ta jihar Kano domin cin gajiyar tallafin gwamnatin tarayya. Gwamna Ganduje ya bayyana hakane a yammacin jiya yayin rabon kayayyakin tallafi ga yan asalin …

Read More »